Wutar Lantarki ta dawo a Arewa
Rahotanni sun bayyana cewa wutar lantarki da a bayan nan ta yi nisan kiwo ta dawo a wasu jihohin Arewacin Nijeriya. ClockwiseReports ta.
Clockwise Reports is an online news platform hinges on breaking news, report and news analysis, issues, events, and development. We pay special focus on but not limited to posts in the following categories Environment, Climate Change, culture, entertainment, sports, climate change, agriculture, opinion, news, politics, world, and investigation among other areas of interest.
Rahotanni sun bayyana cewa wutar lantarki da a bayan nan ta yi nisan kiwo ta dawo a wasu jihohin Arewacin Nijeriya. ClockwiseReports ta.
Majalisar Dattawan Najeriya ta ɗage zaman da ta shirya yi a yau Talata na tantance sababbin ministocin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya.
Gasar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle da ake sa ran za a yi a Gombe ta sanar da sabuwar ranar da za ta fara.
Shugaban kungiyar hadin kan yan jaridun Afrika masu magana da harshen Hausa, Hajiya Maryam lawal sarkin Abzin ta shawar ci yan jaridun Afrika.
Rahotannin da muke samu daga jihar Sokoto na cewa ƴan bindigar da suka yi garkuwa da Sarkin Gobir na garin Gatawa, Alhaji Isa.
Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta kasa reshen asibitin kashi na Dala-Kano ta bukaci a sako abokiyar aikinsu Ganiyat Popoola da aka yi.
Rahotanni daga jihar Neja na cewa a yanzu haka ƴan bindiga da dama na zaune a cikin gidajen al’ummar garin Alawa , kuma.
Jam’iyyar PDP mai mulkin jihar Bauchi, ta lashe zaɓen shugabannin ƙananan hukumomin jihar 20 da aka gudanar ranar Asabar 17 ga watan Agusta..
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Jigawa (SEMA), ta tabbatar da mutuwar mutane 16 tare da lalata gidaje 3,936 sakamakon ambaliyar ruwa..
A ranar Asabar da ta gabata ne aka tabbatar da cewa wasu ‘yan mata uku sun nutse a wani ruwa a karamar hukumar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sa hannu kan dokar kara albashin alkalai da ninki uku. Mashawarcin Shugaban Kasa kan Harokin Majalisa Basheer Lado, ya.
Gwamnatin Jihar Kano, ta janye dokar hana fita da ta sanya, biyo bayan zanga-zangar matsin rayuwa da ta rikiɗe zuwa tarzoma a jihar..
Yan bindiga sun harbe wasu matafiya guda bakwai har lahira a safiyar Litinin a kan babbar hanyar Takum zuwa Wukari da ke Jihar.
Babban malamin addinin musuluncin nan wanda yai fice wajan aikin cire aljanu daga cikin bil’adama, Dakta Maigida Kachako, ya ce aljanu sun shigar.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu, zai yi wa al’ummar Najeriya jawabi a kafafen watsa labarai a ranar Lahadi da misalin ƙarfe 7 na safe..
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta bayyana cewa, shugaban riko na karamar hukumar Kabba/Bunu, Mista Zacchaeus Dare-Michael, ya tsere daga hannun masu garkuwa.
Shugaban Kungiyar cigaban yan jaridun Afrika masu Magana da yaren Hausa, Hajiya Maryam Lauwali sarkin Abzin ta sha alwashin kawo karshen cin zarafin.
Alkalin Alkalan Jihar Kano, Mai Shari’a Dije Abdu Aboki, ta sauya kotun da za ta ci gaba da sauraron shari’ar zargin cin hanci.
Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta tabbatar da kama mutum 22 da ake zargi riƙaƙƙun ƴan daba ne a unguwar Ɗorayi.
Shugaba kasa Bola Ahamed Tinubu ya bayyana cewa ya zama dole a riƙa ɗaukan mutanen da ke da hannu a aikata miyagun laifuka.