Shugaba Tinubu zai halarci taron ƙasashen Larabawa da Musulunci a Saudiyya
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai tafi Saudiyya, domin halartar Taron Haɗin Kan Ƙasashen Larabawa da Musulunci. Hadimin Shugaban Ƙasa Kan Yaɗa Labarai,.
Clockwise Reports is an online news platform hinges on breaking news, report and news analysis, issues, events, and development. We pay special focus on but not limited to posts in the following categories Environment, Climate Change, culture, entertainment, sports, climate change, agriculture, opinion, news, politics, world, and investigation among other areas of interest.
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai tafi Saudiyya, domin halartar Taron Haɗin Kan Ƙasashen Larabawa da Musulunci. Hadimin Shugaban Ƙasa Kan Yaɗa Labarai,.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu, ta karyata jita-jitar da ake yadawa a shafukan sada zumunta da sauran kafafen yada labarai, wanda ke.
Gwamnatin kasar Equatorial Guinea ta sanar da haramta wa dukkanin ma’aikata da jami’an gwamnati yin jima’i a ofisoshin su. Karanta Karin Wani labarin:‘Yan.
Jami’an ‘yan sanda na Dibishin Ganmo dake Kwara ne suka ja dalibin mai suna Suleiman Olayinka a kasa a lokacin da ya sauka.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya gabatar da Naira biliyan 594 a matsayin kasafin shekarar 2025 ga Majalisar Dokokin jihar. Gwamnan ya bayyana.
Ba shakka dawowar Trump a shugabancin Amurka abu ne mafi ɗaukar hankali a tarihin ƙasar, kasancewar bayan shekara huɗu da barinsa White House.
Yan bindiga sun kai hari ƙauyukan Wayam da Belu-Belu a Ƙaramar Hukumar Rafi da ke Jihar Neja, inda suka kashe aƙalla manoma 10,.
Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya gargadi malaman addini da su guji yaudarar mabiyansu domin cimma wata bukata ta su ta.
Jiragen yaƙin Rundunar Sojin Sama ta Nijeriya sun halaka ’yan ta’adda da ke shirin kai sabon hari kan babban layin lantarkin Shiroro zuwa.
Bincike ya nuna cewa Nijeriya ta hau matsayi na biyar a jerin ƙasashen da ƴan kasar su ka fi amfani da kafofin sada.
Rikicin da ke cikin jam’iyyar NNPP mai mulki a Kano na neman ƙazancewa, inda gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ya fara ƙin daga.
Ƙungiyar Likitoci, NMA, reshen jihar Kano ta baiwa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar wa’adin awanni 48 da ya kori Kwamishiniyar Jin-ƙai da.
Aƙalla masu saran ice bakwai sun rasu, wasu da dama sun jikkata bayan sun taka nakiya a yankin Konduga da ke Jihar Borno..
Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 130 da ake zargi da aikata laifukan da suka hada da ‘yan kasashen waje 113 da ‘yan.
Kwamitin hadin gwiwa na kungiyoyin ma’aikatan da ba na koyarwa a manyan makarantu, ya ce ya dakatar da yajin aikin da suke yi.
Habib Ibrahim da ke bara a kasuwar Wuse Abuja ya ce yana samun N200,00 kowane wata kafin zuwan tsadar rayuwa. Karanta Karin Wani.
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya ce manufofin da Shugaba Tinubu ke bijiro da su, ba su da kan gado. Ya ce.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai rantsar da sabbin ministoci bakwai a ranar Litinin 4 ga Nuwamba, 2024 a fadar shugaban kasa da ke.
Hedikwatar tsaro ta ce a cikin makon da ya gabata sojojin Najeriya sun kama wani fitaccen shugaban ‘yan ta’adda, Abubakar Ibrahim (AKA) Habu.
Babbar kotun tarayya a Abuja babban birnin Najeriya ta bayar da belin mutum 67 cikin 76 da gwamnatin ƙasar ta zarga da cin.