Hausa
Hausa

Yan bindiga sun yi wa manoma 10 kisan-gilla a jihar Neja

Yan bindiga sun kai hari ƙauyukan Wayam da Belu-Belu a Ƙaramar Hukumar Rafi da ke Jihar Neja, inda suka kashe aƙalla manoma 10,.

Read More
Hausa

Ku guji yaudarar mabiya domin cimma wata bukata ta kanshin kai – Sarkin musulmi ga malaman addinai

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya gargadi malaman addini da su guji yaudarar mabiyansu domin cimma wata bukata ta su ta.

Read More
Hausa

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda da ke shirin kai hari ga masu gyaran layin lantarkin Arewa

Jiragen yaƙin Rundunar Sojin Sama ta Nijeriya sun halaka ’yan ta’adda da ke shirin kai sabon hari kan babban layin lantarkin Shiroro zuwa.

Read More
Hausa

Nijeriya ce ta 5 a ƙasashen da aka fi amfani da kafafen sada zumunta a duniya

Bincike ya nuna cewa Nijeriya ta hau matsayi na biyar a jerin ƙasashen da ƴan kasar su ka fi amfani da kafofin sada.

Read More
Hausa

Rikici na neman ɓarkewa tsakanin Kwankwaso da Abba bayan da gwamnan ya dena ɗaga wayar mai gidan nasa

Rikicin da ke cikin jam’iyyar NNPP mai mulki a Kano na neman ƙazancewa, inda gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ya fara ƙin daga.

Read More
Hausa

Kungiyar likitoci ta baiwa gwamnan Kano awanni 48 ya kori Kwamishiniyar sa

Ƙungiyar Likitoci, NMA, reshen jihar Kano ta baiwa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar wa’adin awanni 48 da ya kori Kwamishiniyar Jin-ƙai da.

Read More
Hausa

Bom ya kashe masu saran ice 7 a jihar Borno

Aƙalla masu saran ice bakwai sun rasu, wasu da dama sun jikkata bayan sun taka nakiya a yankin Konduga da ke Jihar Borno..

Read More
Hausa

‘Yan sanda sun kama ‘yan kasashen waje 113, ‘yan Najeriya 17 bisa zargin aikata manyan laifuka ta yanar gizo

Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 130 da ake zargi da aikata laifukan da suka hada da ‘yan kasashen waje 113 da ‘yan.

Read More
Hausa

SSANU, NASU sun janye yajin aiki na tsawon wata daya

Kwamitin hadin gwiwa na kungiyoyin ma’aikatan da ba na koyarwa a manyan makarantu, ya ce ya dakatar da yajin aikin da suke yi.

Read More
Hausa

Ina samun N2.4m duk shekara a harkar bara – Habib Ibrahim

Habib Ibrahim da ke bara a kasuwar Wuse Abuja ya ce yana samun N200,00 kowane wata kafin zuwan tsadar rayuwa. Karanta Karin Wani.

Read More
Hausa

Da ni ne a kan mulki da Najeriya ba ta shiga tasku ba — Atiku

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya ce manufofin da Shugaba Tinubu ke bijiro da su, ba su da kan gado.  Ya ce.

Read More
Hausa

Shugaba Tinubu Zai rantsar da sabbin Ministoci 7 ranar litinin

Shugaban kasa Bola Tinubu zai rantsar da sabbin ministoci bakwai a ranar Litinin 4 ga Nuwamba, 2024 a fadar shugaban kasa da ke.

Read More
Hausa

Rundunar Sojojin Najeriya ta kama wani dan ta’adda da ake nema ruwa a jallo, Habu Dogo

Hedikwatar tsaro ta ce a cikin makon da ya gabata sojojin Najeriya sun kama wani fitaccen shugaban ‘yan ta’adda, Abubakar Ibrahim (AKA) Habu.

Read More
Hausa

Kotu ta ba da belin ƙananan yara da gwamnatin Najeriya ta gurfanar kan zanga-zanga

Babbar kotun tarayya a Abuja babban birnin Najeriya ta bayar da belin mutum 67 cikin 76 da gwamnatin ƙasar ta zarga da cin.

Read More
Hausa

Wutar Lantarki ta dawo a Arewa

Rahotanni sun bayyana cewa wutar lantarki da a bayan nan ta yi nisan kiwo ta dawo a wasu jihohin Arewacin Nijeriya. ClockwiseReports ta.

Read More
Hausa

Majalisar dattijai ta dage zaman tantance sababbin ministoci

Majalisar Dattawan Najeriya ta ɗage zaman da ta shirya yi a yau Talata na tantance sababbin ministocin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya.

Read More
Hausa

An Dage Gasar Cin Kofin Makarantun Sakandare na Gombe

Gasar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle da ake sa ran za a yi a Gombe ta sanar da sabuwar ranar da za ta fara.

Read More
Hausa

BIDIYO: Yan jarida na da rawar da zasu taka wajan hada kan kasashen Afrika – Hajiya Maryam

Shugaban kungiyar hadin kan yan jaridun Afrika masu magana da harshen Hausa, Hajiya Maryam lawal sarkin Abzin ta shawar ci yan jaridun Afrika.

Read More
Hausa

‘Yan bindiga sun kashe Sarkin Gobir Isa Bawa bayan garkuwa da shi

Rahotannin da muke samu daga jihar Sokoto na cewa ƴan bindigar da suka yi garkuwa da Sarkin Gobir na garin Gatawa, Alhaji Isa.

Read More
Hausa

Likitoci sun gudanar da tattaki a Kano, sun bukaci a sako abokiyar aikinsu da akai garkuwa da ita

Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta kasa reshen asibitin kashi na Dala-Kano ta bukaci a sako abokiyar aikinsu Ganiyat Popoola da aka yi.

Read More