Hausa
Hausa

Anfanin Dankalin Hausa a jikin Dan Adam

Dankalin hausa na da matukar anfani a jikin Dan Adam , wanda yake taka rawa a rayuwa. Wasu daga cikin anfanin Dankalin hausa.

Read More
Hausa

Daga fara shan sigari na kusa zama dan ƙwaya – Obasanjo

Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya yi kira ga matasan Najeriya da ɗalibai su guji amfani da kuma ta’ammali da miyagun kwayoyi, yana.

Read More
Hausa

Matatar Dangote ta rage farashin man fetur 

Matatar Dangote ta yi wa ’yan kasuwa ragi game da farashin man fetur. Babban Jami’in Matatar Dangote, Anthony Chiejina ne, ya sanar da.

Read More
Hausa

An yanke wa ɗan TikTok ɗaurin shekara 32 a gidan yari

Wani matashi ɗan shekara 21 ya zama ɗan TikTok na baya bayan nan da aka tura gidan yari a Uganda bayan ya wallafa.

Read More
Hausa

Gwamnan Jihar Katsina Ya Bawa Mai Digirin Da Yake Siyar Da Ruwa A Kan Titi Aiki

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayar da aikin yi kai tsaye ga wani dalibi da ya kammala digiri mai daraja ta farko.

Read More
Hausa

Rikicin ƙabilanci ya sa an katse hanyoyin waya da intanet a jihar Manipur ta India

Jami’an lafiya sun ce aƙalla Falasɗinawa goma ne suka mutu a wani hari da Isra’ila ta kai ta sama kan wata makaranta da.

Read More
Hausa

Kotun Ƙoli ta yi watsi da buƙatar rushe Hukumar EFCC

Kotun Ƙolin ta yi watsi da wata ƙara wadda take ƙalubalantar dokar da ta kafa Hukumar EFCC mai yaƙi da masu yi wa.

Read More
Hausa

Tsohon Shugaban INEC Ya Bukaci A Dai na Bawa Ma’aikatan Gwamnati Mukaman Gargajiya

Tsohon Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) Farfesa Attahiru Jega ya ce ya kamata a hana ma’aikatan gwamnati karbar mukaman.

Read More
Hausa

Kotu ta kori karar neman hana dalibai sanya hijabi

Kotu ta yi watsi da bukatar dakatar da dalibai Musulmi sanya hijabi a makarantar International School da ke Jami’ar Ibadan. Karo ba biyu.

Read More
Hausa

Gwamna Zulum Ya Dawo Da Ma’aikatan Lafiya 23 Da Aka Dakatar

Gwamna Babagana Zulum na Borno ya amince da mayar da ma’aikatan lafiya 23 da aka dakatar da su bakin aikinsu a babban asibitin.

Read More
Hausa

Mutum goma sun mutu a hatsarin mota a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutum 10 a wani hatsarin mota a ƙauyen Yanfari da ke karamar hukumar Taura na.

Read More
Hausa

Isra’ila ta kawo ƙarshen mamayar da ta yi wa Gaza — Tinubu

Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya yi kira da a kawo ƙarshen tashin hankalin da ke faruwa a Gaza, don rage wahalar da miliyoyin.

Read More
Hausa

Shugaba Tinubu Ya Isa Kasar Saudiyya Domin Taron Hadin Kan Kasashen Larabawa Da Musulunci

Shugaba Bola Tinubu ya isa birnin Riyadh na kasar Saudiyya, domin halartar taron hadin gwiwa tsakanin kasashen Larabawa da Musulunci da za a.

Read More
Hausa

’Yan ta’adda sun kashe manyan hafsoshin soji 6 a Chadi

Rahotanni sun bayyana cewar aƙalla manyan hafsoshin soji shida na Jamhuriyar Chadi sun rasa rayukansu, tare da jikkata wasu da dama a wani.

Read More
Hausa

Shugaba Tinubu zai halarci taron ƙasashen Larabawa da Musulunci a Saudiyya

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai tafi Saudiyya, domin halartar Taron Haɗin Kan Ƙasashen Larabawa da Musulunci. Hadimin Shugaban Ƙasa Kan Yaɗa Labarai,.

Read More
Hausa

Uwargidan shugaban kasa Tinubu ta Karyata batun cewa ta shirya taron yiwa kasa addu’o’i

Uwargidan shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu, ta karyata jita-jitar da ake yadawa a shafukan sada zumunta da sauran kafafen yada labarai, wanda ke.

Read More
Hausa

Kasar Equatorial Guinea ta haramta yin jima’i a ofisoshin gwamnati

Gwamnatin kasar Equatorial Guinea ta sanar da haramta wa dukkanin ma’aikata da jami’an gwamnati yin jima’i a ofisoshin su. Karanta Karin Wani labarin:‘Yan.

Read More
Hausa

‘Yan sanda sun tsare Jami’an da ake zargin sun azabtar da dalibin Jami’a har lahira

Jami’an ‘yan sanda na Dibishin Ganmo dake Kwara ne suka ja dalibin mai suna Suleiman Olayinka a kasa a lokacin da ya sauka.

Read More
Hausa

Kasafin 2025: Gwamnan Kano ya gabatar da N549bn ga Majalisa

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya gabatar da Naira biliyan 594 a matsayin kasafin shekarar 2025 ga Majalisar Dokokin jihar. Gwamnan ya bayyana.

Read More
Hausa

Dalilan da suka sa Amurkawa sake zaɓen Trump

Ba shakka dawowar Trump a shugabancin Amurka abu ne mafi ɗaukar hankali a tarihin ƙasar, kasancewar bayan shekara huɗu da barinsa White House.

Read More