’Yan bindiga sun kashe matafiya 7 a hanyar Taraba
Yan bindiga sun harbe wasu matafiya guda bakwai har lahira a safiyar Litinin a kan babbar hanyar Takum zuwa Wukari da ke Jihar.
Yan bindiga sun harbe wasu matafiya guda bakwai har lahira a safiyar Litinin a kan babbar hanyar Takum zuwa Wukari da ke Jihar.
Babban malamin addinin musuluncin nan wanda yai fice wajan aikin cire aljanu daga cikin bil’adama, Dakta Maigida Kachako, ya ce aljanu sun shigar.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu, zai yi wa al’ummar Najeriya jawabi a kafafen watsa labarai a ranar Lahadi da misalin ƙarfe 7 na safe..
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta bayyana cewa, shugaban riko na karamar hukumar Kabba/Bunu, Mista Zacchaeus Dare-Michael, ya tsere daga hannun masu garkuwa.
Shugaban Kungiyar cigaban yan jaridun Afrika masu Magana da yaren Hausa, Hajiya Maryam Lauwali sarkin Abzin ta sha alwashin kawo karshen cin zarafin.
Alkalin Alkalan Jihar Kano, Mai Shari’a Dije Abdu Aboki, ta sauya kotun da za ta ci gaba da sauraron shari’ar zargin cin hanci.
Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta tabbatar da kama mutum 22 da ake zargi riƙaƙƙun ƴan daba ne a unguwar Ɗorayi.
Shugaba kasa Bola Ahamed Tinubu ya bayyana cewa ya zama dole a riƙa ɗaukan mutanen da ke da hannu a aikata miyagun laifuka.
Kamfanin sadarwa na MTN a Nijeriya ya fara wani yunkuri na karin farashin kudin kira da na sayen data ga kwastomominsa dake Nijeriya..
Kamfanin sadarwa na MTN a Najeriya ya nemi afuwar aboka huldarsa sakamakon matsalar ɗaukewar sabis da kamfanin ya fuskanta a faɗin ƙasar. Tun.
Shugaban Hukumar Hizba ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana takaici kan yadda tarbiyya ke ƙara taɓarɓarewa tsakanin al’umma a jihar.
Daga Yasir Ramadan Gwale Wannan bayanin yadda aka kashe Firaminista Sa Abubakar Tafawa Balewa, yana cikin wata tattaunawa da aka yi da marigayi.
Rundunar sojin Najeriya ta gano wata masana’antar ƙera makamai a jihar Filato. Cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar a shafinta na X,.