Hausa
Hausa

Gwamnatin Kano ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutu

Gwamnatin jihar Kano ta ayyana ranar Juma’a, 12 ga Satumba, a matsayin ranar hutu domin bikin tunawa da haihuwar Annabi Muhammad (SAW). Hutun.

Read More
Hausa

Fitar da maniyi akai-akai na rage haɗarin kamuwa da cutar sankarar mafitsara – Masana

Koodinetan Shirin Yaƙi da Cutar Sankara na Ƙasa, ƙarƙashin Ma’aikatar Lafiya da Walwalar Jama’a, Dakta Uche Nwokwu, ya bayyana cewa yawan fitar maniyi.

Read More
Hausa

Gwamnatin tarayya ta sa asibitin AKTH a cikin jerin asibitoci da zasu amfana da rage farashin wankin ƙoda

Gwamnatin tarayya ta gyara jeren sunayen asibitocin gwamnatin tarayya da zasu amfana da rage farashin wankin ƙoda a Najeriya. Gwamnati ta ce ta.

Read More
Hausa

Tinubu ya cire asibitocin jihohin Kano, Jigawa, dana sauran jihohi 5 na Arewa maso yamma daga cikin wanda su zasu amfani da rage farashin wankin ƙoda

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya amince da rage farashin wankin ƙoda daga naira 50,000 zuwa naira 12,000 a manyan asibitocin tarayya a fadin.

Read More
Hausa

Tinubu ya isa Brazil don halartar taron BRICS

Shugaba Bola Tinubu a daren Juma’a ya isa birnin Rio de Janeiro na Brazil, domin halartar taron BRICS karo na 17. Wannan shi ne.

Read More
Hausa

2027: Kwankwaso ba shi da wata jam’iyya da zai yi takara da Tinubu – NNPP

Jam’iyyar NNPP ta ce dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023, Sen. Rabiu Kwankwaso, ba shi da damar yin takara da shugaba.

Read More
Hausa

Yan sandan Kano sun kama mutum 17 da zargin shirya zanga-zanga

Rundunar ‘yansandan Najeriya a jihar Kano ta ce ta kama mutum 17 kan zarginsu da aikata daba da kuma shirya zanga-zanga. Wata sanarwa.

Read More
Hausa

An rufe jami’ar FUDMA bayan zanga-zangar dalibai

Hukumomi a Jami’ar Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina ta rufe jami’ar biyo bayan zanga-zangar dalibai sanadiyyar halbe wani dalibin.

Read More
Hausa

Yadda masu digiri a China suka koma leburori da ƴan aikin gida

China yanzu ƙasa ce da lebura ke da karatun digiri na biyu a fannin ilimin Physics, Mai share-sharen gida ƙwararre a fannin muhalli,.

Read More
Hausa

Mataimakin Gwamnan Borno, da fasinjoji sama da 100 sun tsallake rijiya da baya a jirgin Max Air

Mataimakin Gwamnan Jihar Borno, Alhaji Umar Usman Kadafur, tare da fiye da fasinjoji 100, sun tsallake wani hatsari yayin da jirgin Max Air.

Read More
Hausa

Yan Majalisar Wakilai Hudu Na Labour Party Sun Fice Daga Jam’iyyar 

Yan majalisar wakilai hudu sun sauya sheka daga jam’iyyar Labour Party (LP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Kakakin majalisar, Tajudeen Abbas, ya.

Read More
Hausa

Hotuna: Tsoffin sojoji sun rufe ma’aikatar kudi a Abuja

Wasu daga cikin tsofaffin sojojin Najeriya karkashin kungiyar Coalition of Military Pensioners sun rufe Ma’aikatar Kudi ta Tarayya a Abuja da safiyar Alhamis.

Read More
Hausa

’Yan bindiga sun dasa ababen fashewa a hanyar Zamfara, suna kashe matafiya

A ranar Laraba ne wasu ‘yan bindiga suka dasa wasu bama-bamai a kusa da titin Mai Lamba a kan hanyar Dansadau zuwa Gusau.

Read More
Hausa

Gwamnatin Tarayya Ta Sa Maganin Cutar Maleriya A Cikin Jadawalin Rigakafin Na yau da kullun a Kasa

Gwamnatin tarayya ta ce yanzu maganin zazzabin cizon sauro zai kasance wani bangare na tsarin rigakafi na yau da kullun a kasa. An.

Read More
Hausa

Ƙudirin Dokar Haraji ya tsallake karatun farko a Majalisar Dattawa

Yanzu haka ƙudirin sabuwar Dokar Haraji ya tsallake karatun farko a Majalisar Dattawan Najeriya. Majalisar Dattawa ta amince a yi wa ƙudirin sabuwar.

Read More
Hausa

Aƙalla mayaƙa 400 ne suka miƙa wuya a Nijar

Akalla sama da mayaƙa 400 da suke addabar yankunan arewacin jamhuriyar Nijar ne suka miƙa wuya a birnin Agadez, kamar yadda kamfanin dillancin.

Read More
Hausa

Ƙungiyar Hezbollah ta fara janye mayaƙanta daga kudancin Lebanon

Ɗan majalisar Lebanon kuma ɗan Hezbollah Hassan Fadlallah, ya ce ƙungiyar tana baiwa rundunar sojin ƙasar ta Lebanon haɗin kai wajen janye mayaƙanta.

Read More
Hausa

Hotona: An gano wani rumbun abinci da ake sauya wa shinkafar tallafi buhu domin sayarwa a Kano

Hukumar Karɓar Koke ta Jihar Kano, ta bankaɗo wani babban rumbun ajiya da ake sauya wa shinkafar tallafi ta Gwamnatin Tarayya buhu domin.

Read More
Hausa

Kasar Libya ta kama wasu ‘yan Najeriya hudu bisa zargin safarar miyagun kwayoyi

Hukumomin Libya sun ce sun kama wasu ‘yan Najeriya hudu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi da kuma gwajin kamuwa da cututtuka.

Read More
Hausa

‘Yan majalisar NNPP sun amince da tsige Ali Madaki a matsayin mataimakin shugaban marasa rinjaye

‘Yan majalisar wakilai 15 cikin 18 da aka zaba a jam’iyyar NNPP, sun amince da tsige dan majalisa mai wakiltar Dala, Ali Madaki,.

Read More