Gwamnatin Kano ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutu
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana ranar Juma’a, 12 ga Satumba, a matsayin ranar hutu domin bikin tunawa da haihuwar Annabi Muhammad (SAW). Hutun.
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana ranar Juma’a, 12 ga Satumba, a matsayin ranar hutu domin bikin tunawa da haihuwar Annabi Muhammad (SAW). Hutun.
Koodinetan Shirin Yaƙi da Cutar Sankara na Ƙasa, ƙarƙashin Ma’aikatar Lafiya da Walwalar Jama’a, Dakta Uche Nwokwu, ya bayyana cewa yawan fitar maniyi.
Gwamnatin tarayya ta gyara jeren sunayen asibitocin gwamnatin tarayya da zasu amfana da rage farashin wankin ƙoda a Najeriya. Gwamnati ta ce ta.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya amince da rage farashin wankin ƙoda daga naira 50,000 zuwa naira 12,000 a manyan asibitocin tarayya a fadin.
Shugaba Bola Tinubu a daren Juma’a ya isa birnin Rio de Janeiro na Brazil, domin halartar taron BRICS karo na 17. Wannan shi ne.
Jam’iyyar NNPP ta ce dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023, Sen. Rabiu Kwankwaso, ba shi da damar yin takara da shugaba.
Rundunar ‘yansandan Najeriya a jihar Kano ta ce ta kama mutum 17 kan zarginsu da aikata daba da kuma shirya zanga-zanga. Wata sanarwa.
Hukumomi a Jami’ar Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina ta rufe jami’ar biyo bayan zanga-zangar dalibai sanadiyyar halbe wani dalibin.
China yanzu ƙasa ce da lebura ke da karatun digiri na biyu a fannin ilimin Physics, Mai share-sharen gida ƙwararre a fannin muhalli,.
Mataimakin Gwamnan Jihar Borno, Alhaji Umar Usman Kadafur, tare da fiye da fasinjoji 100, sun tsallake wani hatsari yayin da jirgin Max Air.
Yan majalisar wakilai hudu sun sauya sheka daga jam’iyyar Labour Party (LP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Kakakin majalisar, Tajudeen Abbas, ya.
Wasu daga cikin tsofaffin sojojin Najeriya karkashin kungiyar Coalition of Military Pensioners sun rufe Ma’aikatar Kudi ta Tarayya a Abuja da safiyar Alhamis.
A ranar Laraba ne wasu ‘yan bindiga suka dasa wasu bama-bamai a kusa da titin Mai Lamba a kan hanyar Dansadau zuwa Gusau.
Gwamnatin tarayya ta ce yanzu maganin zazzabin cizon sauro zai kasance wani bangare na tsarin rigakafi na yau da kullun a kasa. An.
Yanzu haka ƙudirin sabuwar Dokar Haraji ya tsallake karatun farko a Majalisar Dattawan Najeriya. Majalisar Dattawa ta amince a yi wa ƙudirin sabuwar.
Akalla sama da mayaƙa 400 da suke addabar yankunan arewacin jamhuriyar Nijar ne suka miƙa wuya a birnin Agadez, kamar yadda kamfanin dillancin.
Ɗan majalisar Lebanon kuma ɗan Hezbollah Hassan Fadlallah, ya ce ƙungiyar tana baiwa rundunar sojin ƙasar ta Lebanon haɗin kai wajen janye mayaƙanta.
Hukumar Karɓar Koke ta Jihar Kano, ta bankaɗo wani babban rumbun ajiya da ake sauya wa shinkafar tallafi ta Gwamnatin Tarayya buhu domin.
Hukumomin Libya sun ce sun kama wasu ‘yan Najeriya hudu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi da kuma gwajin kamuwa da cututtuka.
‘Yan majalisar wakilai 15 cikin 18 da aka zaba a jam’iyyar NNPP, sun amince da tsige dan majalisa mai wakiltar Dala, Ali Madaki,.