Blog
Hausa

Gwamnatin Tarayya Ta Sa Maganin Cutar Maleriya A Cikin Jadawalin Rigakafin Na yau da kullun a Kasa

Gwamnatin tarayya ta ce yanzu maganin zazzabin cizon sauro zai kasance wani bangare na tsarin rigakafi na yau da kullun a kasa. An.

Read More
Opinion

Nigeria’s Tax Bill: The Good, the Bad, and the Ugly – Lessons for Northern Governors

By Musa Abdullahi Sufi Nigeria’s new Tax Bill has sparked widespread debate, attracting both praise and criticism from various quarters. The bill, aimed.

Read More
Hausa

Ƙudirin Dokar Haraji ya tsallake karatun farko a Majalisar Dattawa

Yanzu haka ƙudirin sabuwar Dokar Haraji ya tsallake karatun farko a Majalisar Dattawan Najeriya. Majalisar Dattawa ta amince a yi wa ƙudirin sabuwar.

Read More
News

How They Murdered My Father After Collecting Ransom-Abuja-Based Lawyer Recounts

An Abuja-based Lawyer, Mr Bala Dakum, on Thursday, narrated how his 85-year-old father, Deh Idi Dakum, was kidnapped and later murdered after ransom.

Read More
Hausa

Aƙalla mayaƙa 400 ne suka miƙa wuya a Nijar

Akalla sama da mayaƙa 400 da suke addabar yankunan arewacin jamhuriyar Nijar ne suka miƙa wuya a birnin Agadez, kamar yadda kamfanin dillancin.

Read More
Hausa

Ƙungiyar Hezbollah ta fara janye mayaƙanta daga kudancin Lebanon

Ɗan majalisar Lebanon kuma ɗan Hezbollah Hassan Fadlallah, ya ce ƙungiyar tana baiwa rundunar sojin ƙasar ta Lebanon haɗin kai wajen janye mayaƙanta.

Read More
Hausa

Hotona: An gano wani rumbun abinci da ake sauya wa shinkafar tallafi buhu domin sayarwa a Kano

Hukumar Karɓar Koke ta Jihar Kano, ta bankaɗo wani babban rumbun ajiya da ake sauya wa shinkafar tallafi ta Gwamnatin Tarayya buhu domin.

Read More
News

Yahaya Bello in EFCC Custody Again Over Fresh Allegations

 A former Governor of Kogi State, Yahaya Bello, is currently in custody of the Economic and Financial Crimes Commission again over alleged misappropriation.

Read More
Hausa

Kasar Libya ta kama wasu ‘yan Najeriya hudu bisa zargin safarar miyagun kwayoyi

Hukumomin Libya sun ce sun kama wasu ‘yan Najeriya hudu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi da kuma gwajin kamuwa da cututtuka.

Read More
Hausa

‘Yan majalisar NNPP sun amince da tsige Ali Madaki a matsayin mataimakin shugaban marasa rinjaye

‘Yan majalisar wakilai 15 cikin 18 da aka zaba a jam’iyyar NNPP, sun amince da tsige dan majalisa mai wakiltar Dala, Ali Madaki,.

Read More
Hausa

Anfanin Dankalin Hausa a jikin Dan Adam

Dankalin hausa na da matukar anfani a jikin Dan Adam , wanda yake taka rawa a rayuwa. Wasu daga cikin anfanin Dankalin hausa.

Read More
News

Nigeria has saved $20bn from subsidy removal – FG

Minister of Finance and Coordinating Minister of the Economy, Wale Edun, has disclosed that the removal of petrol subsidy and adoption of market-based.

Read More
Hausa

Daga fara shan sigari na kusa zama dan ƙwaya – Obasanjo

Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya yi kira ga matasan Najeriya da ɗalibai su guji amfani da kuma ta’ammali da miyagun kwayoyi, yana.

Read More
Hausa

Matatar Dangote ta rage farashin man fetur 

Matatar Dangote ta yi wa ’yan kasuwa ragi game da farashin man fetur. Babban Jami’in Matatar Dangote, Anthony Chiejina ne, ya sanar da.

Read More
News

Kaduna Community Calls for Military Base to Tackle Banditry

The Ruruma community in Kaduna State are urging the Federal Government to establish a military base in their headquarters to put an end.

Read More
Hausa

An yanke wa ɗan TikTok ɗaurin shekara 32 a gidan yari

Wani matashi ɗan shekara 21 ya zama ɗan TikTok na baya bayan nan da aka tura gidan yari a Uganda bayan ya wallafa.

Read More
Hausa

Gwamnan Jihar Katsina Ya Bawa Mai Digirin Da Yake Siyar Da Ruwa A Kan Titi Aiki

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayar da aikin yi kai tsaye ga wani dalibi da ya kammala digiri mai daraja ta farko.

Read More
Hausa

Rikicin ƙabilanci ya sa an katse hanyoyin waya da intanet a jihar Manipur ta India

Jami’an lafiya sun ce aƙalla Falasɗinawa goma ne suka mutu a wani hari da Isra’ila ta kai ta sama kan wata makaranta da.

Read More
Hausa

Kotun Ƙoli ta yi watsi da buƙatar rushe Hukumar EFCC

Kotun Ƙolin ta yi watsi da wata ƙara wadda take ƙalubalantar dokar da ta kafa Hukumar EFCC mai yaƙi da masu yi wa.

Read More
Hausa

Tsohon Shugaban INEC Ya Bukaci A Dai na Bawa Ma’aikatan Gwamnati Mukaman Gargajiya

Tsohon Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) Farfesa Attahiru Jega ya ce ya kamata a hana ma’aikatan gwamnati karbar mukaman.

Read More