Bandits damage power transformer in Kogi
Suspected bandits attacked the construction site of the 330/132/33kV transmission substation in Obajana, Kogi State, causing extensive damage to critical infrastructure. The Transmission.
Suspected bandits attacked the construction site of the 330/132/33kV transmission substation in Obajana, Kogi State, causing extensive damage to critical infrastructure. The Transmission.
Africa boasts an abundance of resources, with its vast landscapes from north to south and east to west teeming with diverse natural and.
Kotu ta yi watsi da bukatar dakatar da dalibai Musulmi sanya hijabi a makarantar International School da ke Jami’ar Ibadan. Karo ba biyu.
Gwamna Babagana Zulum na Borno ya amince da mayar da ma’aikatan lafiya 23 da aka dakatar da su bakin aikinsu a babban asibitin.
Rundunar ƴansandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutum 10 a wani hatsarin mota a ƙauyen Yanfari da ke karamar hukumar Taura na.
Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya yi kira da a kawo ƙarshen tashin hankalin da ke faruwa a Gaza, don rage wahalar da miliyoyin.
The Plateau State Red Cross Society in Jos North has trained 45 dedicated volunteers to combat Mpox. A two-day training program was conducted.
Shugaba Bola Tinubu ya isa birnin Riyadh na kasar Saudiyya, domin halartar taron hadin gwiwa tsakanin kasashen Larabawa da Musulunci da za a.
Rahotanni sun bayyana cewar aƙalla manyan hafsoshin soji shida na Jamhuriyar Chadi sun rasa rayukansu, tare da jikkata wasu da dama a wani.
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai tafi Saudiyya, domin halartar Taron Haɗin Kan Ƙasashen Larabawa da Musulunci. Hadimin Shugaban Ƙasa Kan Yaɗa Labarai,.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Remi Tinubu, ta karyata jita-jitar da ake yadawa a shafukan sada zumunta da sauran kafafen yada labarai, wanda ke.
Gwamnatin kasar Equatorial Guinea ta sanar da haramta wa dukkanin ma’aikata da jami’an gwamnati yin jima’i a ofisoshin su. Karanta Karin Wani labarin:‘Yan.
The head of the late Chief of Army Staff (COAS), Lt. General Taoreed Lagbaja’s family, Pa Tajudeen Lagbaja, has expressed regret obtaining Nigerian Defence Academic.
Jami’an ‘yan sanda na Dibishin Ganmo dake Kwara ne suka ja dalibin mai suna Suleiman Olayinka a kasa a lokacin da ya sauka.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya gabatar da Naira biliyan 594 a matsayin kasafin shekarar 2025 ga Majalisar Dokokin jihar. Gwamnan ya bayyana.
Alh. Ahmed Shu’aibu Gara Gombe, CEO of the African Network Center and Chairman of the Gombe Athletics Association, has donated 2 million naira.
Ba shakka dawowar Trump a shugabancin Amurka abu ne mafi ɗaukar hankali a tarihin ƙasar, kasancewar bayan shekara huɗu da barinsa White House.
Yan bindiga sun kai hari ƙauyukan Wayam da Belu-Belu a Ƙaramar Hukumar Rafi da ke Jihar Neja, inda suka kashe aƙalla manoma 10,.
Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya gargadi malaman addini da su guji yaudarar mabiyansu domin cimma wata bukata ta su ta.
Jiragen yaƙin Rundunar Sojin Sama ta Nijeriya sun halaka ’yan ta’adda da ke shirin kai sabon hari kan babban layin lantarkin Shiroro zuwa.